Tsohon zakaran wasan kwallon kwando, Dikembe Mutombo ya mutu yana da shekaru 58 da haihuwa bayan ya sha fama da sankarar ...
Bangaren sojin sama na aikin wanzar da zaman lafiya na “Operation Whirl Punch” ya lalata cibiyoyin adana kayan aiki na ‘yan ...
Ministan Lantarkin Najeriya, Cif Adebayo Adelabu, ya bayyana cewar fiye da kaso 40 cikin 100 na ‘yan najeriya na samun ...
Masu shirya zanga-zangar 1 ga watan Oktoba a kan tsadar rayuwa a Najeriya sun jaddada aniyar ci gaba da shirinsu duk kuwa da ...
A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon muna dauke ne da korafin ‘yan Najeriya da tsokacin masana a kan kalubalen tsadar ...
A yau Litinin, fadar Kremlin ta yi Allah-wadai da kisan Shugaban Hizbullahi Hassan Nasrallah da hare-haren Isra’ila ta sama ...
A shirin Ilimi na wannan makon mun duba matsalar yawan yaran da basa zuwa makaranta a Najeriya, wadanda hukumar UNICEF ta ce ...
Shugaban Hezbollah na riko ya sha alwashin ci gaba da yakar Isra’ila sannan ya bayyana cewar a shirye kungiyar take ta shafe ...
Shirin Ciki Da Gaskiya na wannan makon, zai yi nazari ne kan takaddamar kudaden fanshon din wasu 'yan sandan Najeriya da suka ...
Gabanin fara bukukuwan murnar zagayowar ranar samun ‘yancin kan Najeriya karo na 64, rundunar ‘yan sandan babban birnin ...
Tottenham ta tashi zuwa matsayi na 8 kuma ta yi nasara a wasanni hudu a jere a dukkan gasar. Manchester United ta sha kashi a ...
Shettima ya wakilci Shugaba Bola Tinubu ne a taron wanda aka yi a karo na 79. “A yau, (Lahadi) na dawo Abuja bayan nasarar ...